Facebook da Instagram sun dawo aiki bayan tsayawa na tsawon wasu sa’o’i a wasu sassan duniya.mutane da dama da suke Amfani da shafukan sada zumunta
Category: Labaran Fasaha
Kamfanin sadarwa na MTN a Najeriya ya nemi afuwar aboka huldarsa sakamakon matsalar ɗaukewar sabis da kamfanin ya fuskanta a faɗin ƙasar. Tun da tsakar
Hukumar Sadarwa ta Nijeriya, NCC ta bayar da umarni ga kamfanin sadarwa na MTN na Nijeriya da ya dakatar da shirinsa na katse layukan masu
Google ya kasance gaba-gaba wajen daukar ma’aikata a cikin ‘yan shekarun nan, amma ga dukkan alama yanayin ya soma yin juyin masa. A cikin wata
Jami’ar BAZE dake birnin tarayya Abuja tare da hadin guiwar bankin duniya ta fito da wani shirin karatu a matakin Difloma kyauta. Jami’ar ta wallafa
Shugabancin ‘Data Science Nigeria (DSN)’ da kamfaninsa, DSNai, sun kai ziyarar ban girma ga mai girma ministan sadarwa, kirkire-kirkire, da tattalin arzikin zamani, Dr. Bosun
Hukumar kare bayanai ta Nijeriya (NDPC) ta kafa na’ura domin tabbatar da haƙƙin da yake akwai na bada kariya waɗanda suka shafi bayanai tare da
PalmPay, mahajar hada-hadar kuɗi da aka kirkira ta hanyar fasaha, ya ce masu amfani da manhajar sun kara bunkasa zuwa mutum miliyan 30, inda kamfanoni
A wani gagarumin ci gaba domin ci gaban fasaha da gudanar da mulki a Nijeriya, Kashifu Inuwa, Darakta-Janar na Hukumar Bunkasa Fasahar Sadarwa ta Kasa
Manajar Darakta kuma Babbar Jami’ar Kamfanin Sadarwar Tauraron Dan Adam (NIGCOMSAT), Misis Nkechi Egerton-Idehen ta bayyana shirin kawo sauyi ga ilimi a Nijeriya ta hanyar